The latest news and topic in this categories.
Pars Today - Wata kafar yada labarai ta Yahudanci ta bayar da rahoto kan halin rudani na tunanin sahyoniyawan a inuwar yake-yaken da gwamnatin Isra'ila ta kaddamar a halin yanzu.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya gana da tokwaransa na kasar Omman Sayyid Badar Al-busa'idi a birnin Mascat babban birnin Omman a safiyar yau Litinin. Kamfanin dillancin labaran
Dakaru masu gwagwarmaya da yan ta'adda a kasar Iraki sun kai sabbin hare hare kan wasu wurare masu muhimmanci a kasar Falasdinu da aka mamaye. Tashar talabijin ta Presstv a
Sojoji HKI sun kai hare hare kan sansanin yan gudun hijira na Falasdinawa dake kusa
An fara taron kasa da kasa na masu gwagwarmaya musulmi daga kasashen duniya da dama
hausa.premiumtimesng.Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya 22 ga watan Oktoba a matsayin ranar sauraren ƙarar da
Iran ta bakin ministan harkokin wajen kasar ta bayyana cewa bata son yaki amma kuma
Shugaban kasar Iran Massoud Pezeshkian da takwaransa na Faransa Emmanuel Macron sun tattauna ta wayar
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah