The latest news and topic in this categories.
Rahotanni daga HKI sun ce mutane 6 ne su ka jikkata, 5 daga cikinsu suna cikin halin rai kwakwai mutu kwakwai,sanadiyyar sukarsu da wuka da wani Bafalasdine ya yi. Kungiyar
Kamfanin jirgin sama na “ Turkinsh AirLine” wanda mallakin gwamnatin Turkiya ne, ya sanar da cewa, daya daga cikin matukan jiragensa ya rasu a daidai lokacin da jirgin yake tafiya
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana wasu daga cibiyoyin haramtaciyar kasar Isra'ila da za su fuskanci hare-harenta na mayar da martani a nan gaba Bayan kisan gillar da yahudawan sahayoniyya
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana wasu daga cibiyoyin haramtaciyar kasar Isra'ila da za su
Yahudawa masu zanga-zanga sun tare hanyar zuwa ofishin Netanyahu domin neman kulla yarjejeniyar musayar fursunoni
Zaman taron tunawa da harin guguwar Al-Aqsa, babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya ce; Yakin
Sudan ta musanta batun cewa ta mayar da babban birnin kasar na wucin gadi daga
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya isa birnin Riyadh na kasar Saudiyya, a
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan