The latest news and topic in this categories.
Dakarun Hashdush- Shaabi na kasar Iraki sun kaddamar da sabbin hare hare da sabbin makamai a kan HKI a dai dai lokacinda ake cika shekara guda da fara yakin Tufanul
Shugaban kasar Iran Masoud Paezeskiyan ya yi allawadai da Amurka da kuma kasashen Turai saboda goyon bayan da suke bawa HKI a kissan kiyashin da ta yi a Gaza da
Mataimakin shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sheikh Na'eem Qasim ya bayyana cewa kungiyarsa tana sane da taron dangin kasashen yamma da HKI don wargaza kungiyar, amma bata jin tsoron
Dakarun Hashdush- Shaabi na kasar Iraki sun kaddamar da sabbin hare hare da sabbin makamai
Shugaban kasar Iran Masoud Paezeskiyan ya yi allawadai da Amurka da kuma kasashen Turai saboda
Mataimakin shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sheikh Na'eem Qasim ya bayyana cewa kungiyarsa tana
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun kai farmaki kan birnin Haifa da wasu garuruwa
Dubban mutane a kasashen duniya da dama ne suka fito kan tituna don nuna goyon
Mataimakin ministan harkokin waje mai kula da bangaren siyasa, ya bayyana cewa; Ko kadan ba a bijiro da batun dakatar da tace sanadarin uranium a Iran ba, ko kuma batun
Ministan kiwon lafiya na Jamhuriyar Musulunci ta Iran Muhammad Ridha Zafarqandi ya tattauna hanyoyin bunkasa aiki tare a fagen kiwon lafiya da mataimakin ministan kiwon lafiya na tarayyar kasar Rasha.
Jiragen yakin HKI sun kai hari a yankin Hangara dake unguwar "Dhahiya" a cikin birnin Beirut. Yankin da jiragen yakin na 'yan sahayoniya su ka kai wa harin, yana cike
Ma'aikatar kiwon lafiya ta kasar Uganda ta sanar da cewa, an kawo karshen Ebola da ta bulla a kasar bayan da aka dauki kwanaki 42 ba tare da an sami
115-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur'ani mai girma
114-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur'ani mai girma