The latest news and topic in this categories.
Ministocin harkokin waje na kasashen Iran, Turjiyya da kuma Rasha sun hadu a gefen taron babban zauren MDD inda suka tattauna dangane da kasar Siriya. Kamfanin dillancin labaran IP na
Ministan harkokin wajen kasar Jamus Annalena Baerbock ta bayyana cewa hare haren da HKI take kaiwa a kasar Lebanon za su kara rikita harkokin tsaro a cikin HKI ne kawai.
Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto wani jami'in gwamnatin kasar Amurka yana fadawa tashar talabijin ta ABC. Jami'an ya kara da cewa sojojin HKI sun fara Shirin
Shafin sadarwa na yanar gizo na Al-Manar ya bayar da rahoton cewa, kungiyar gwagwarmaya ta
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na
A Iran, an ayyana zaman makoki na kwanaki biyar biyo bayan shahadar shugaban kungiyar Hezbollah,
Kasashen Lebanon, Iraki, da kuma Siriya daya bayan daya duk sun ayyana kwanaki uku na
Ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergey Lavrov ya bayyana cewa, mutane da dama sun yi
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah