The latest news and topic in this categories.
Wakilan kasashe da dama na duniya ciki har da Iran, sun fice daga cikin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya yayin jawabin fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu Tawagogin kasashen
Sojojin Yemen sun sanar da kai hare-hare kan jiragen ruwan Amurka guda uku a cikin tekun Bahar Maliya Kakakin Rundunar Sojin Yemen Birgediya Janar Yahya Sari'e ya sanar a yau
Makamai masu linzami na kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun fada kana birnin na uku a HKI wato Haifa a safiyar yau Jumma'a, inda ta tsallaka dukkan garkuawan makamai masi
Makamai masu linzami na kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun fada kana birnin na uku
Babban kwamandan sojojin ruwa na JMI Shahram Irani wanda yake ziyarar aiki a birnin Beijing
Kakakin majalisar dokoki ko majalisar shoora Islami na JMI Mohammad Bakir Qalibof ya bayyana cewa
Sanata Shehu Sani mai wakiltan Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya a gwamnatin da
A sabbin hare haren da jiragen yakin HKI suka kai kan kasar Lebanon, a cikin
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game