The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya caccaki Faransa da sauran kasashen yammacin duniya saboda bayyana kisan kiyashin da Isra'ila ke yi a matsayin "kare kai" inda ya bayyana hakan a
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya yi gargadin cewa gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ba ta cancanci zama mamba a Majalisar Dinkin Duniya, Biyo bayan hare-haren kisan kiyashin da ta
Amurka da Tarayyar Turai na jagorantar yunkurin diflomasiyya a birnin New York, don kaucewa barkewar mummunan yaki tsakanin Lebanon da Haramtacciyar Kasar Isra’ila, inda suke yin kira da a cimma
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta bukatar kera makamin
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta mayar da martani ga zargin Amurka da Hadaddiyar Daular
Mutane 72 ne suka yi, yayin da wasu 392 suka samu raunuka sakamakon hare-haren da
Falasdinawa sun yi shahada yayin da wasu suka samu raunuka sakamakon hare-haren da sojojin haramtacciyar
Shugaban Majalisar Gudanar da Mulki a Sudan ya isa birninNew York domin halartar zaman babban
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na