The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Hezbollah ta ce ta kai hari kan garin Safed da ke arewacin Isra'ila a matsayin martani ga hare-haren da Isra'ila ke kaiwa. "Don kare Lebanon da al'ummarta" da kuma
Shugaban kungiyar Ansarullah Abdul-Malik al-Houthi ya ce kungiyar gwagwarmayar Yeman ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen tallafa wa Labanon da Hizbullah kan yiwuwar mamaye kasar daga makiya
Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun kaddamar da bincike kan wani wani dan jarida na tashar talabijin ta France24, mai suna Wassim Nasr, kan zargin goyan bayan ta'addanci". Masu
Kungiyar Hezbollah ta ce ta kai hari kan garin Safed da ke arewacin Isra'ila a
Shugaban kungiyar Ansarullah Abdul-Malik al-Houthi ya ce kungiyar gwagwarmayar Yeman ba za ta yi kasa
Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun kaddamar da bincike kan wani wani dan jarida
Iran ta ce ikirarin da Amurka ke yi na zama barazana ga manyan jami'an Amurka
Rahotanni daga Sudan na cewa sojoji sun kai hare-hare ta sama da manyan bindigogi a
MAfi yawancin mambobin kwamitin tsaron sun yi tir da harin da sojojin HKI su ka kai wa mutanen Gaza a cikin daren shekaran jiya wanda ya yi sanadiyyar shahadar fiye
Rahotanni daga sansanin ‘yan hijira na Nablus a yammacin kogin Jordan sun ambaci cewa sojojin mamayar HKI sun tilasta wa iyalai 10 ficewa daga gidajensu. Sojojin na HKI suna shirin
Ma’aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da kakkabo jiragen sama marasa matuki 57 da kasar Ukiraniya ta harba zuwa yankuna mabanbanta na kasar. A yau Laraba ne ma’aikatar tsaron kasar
Majiyar ‘yan aware ta kasar Mali ta sanar da cewa wani hari da sojojin gwamnati su ka kai a arewacin kasar ya yi sanadiyyar kashe mutane 18 a arewacin kasar
Shugaban na kurdawa a Syira Hikmat al-Hijri ya soki halayyar gwamnatin rikon kwarya ta kasar Syria, tare da nuna kin amincewa da sabon tsarin mulkin kasar da aka sanar kwanaki
A ci gaba da taya Falasdinawa fada da sojojin Yemen suke yi, sun kai wa sansanin jiragen sama na HKI dake saharar “Nakab” hari da makami mai linzami samfurin “Ballistic’