The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Ƙarfin da Iran ke da shi na karfin mayar da martani ya karya karfin gwiwar makiyanta wajen tunkararta A safiyar yau Asabar ne aka
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta nuna wani sabon makami mai linzami da ta kera a karon farko A yayin faretin soji na sojojin Iran a yau Asabar, an baje kolin
Ministan harkokin wajen kasar Labanon ya gargadi kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya kan illar da ke tattare da rashin hukunta haramtacciyar kasar Isra'ila a gaban kuliya Ministan harkokin wajen
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya garzaya kasar Amurka domin halartar taron majalisar
Bangarori daban-daban na duniya na ci gaba da yin tir da Allawadai da hare-haren Isra’ila
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta sanar da shahadar babban kwamanda Ibrahim Aqil a wani
Wani bangare na ‘yan gwagwarmayar Iraki ya yi alkawarin bayar da dubban mayakansa domin mara
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karbi kundin bayanan kwamitin fadar shugaban kasa akan duba lamuran
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah