The latest news and topic in this categories.
Mataimakin shugaban bangaren tsare-tsare a rundumar sojojin sama na JMI ya bayyana cewa JMI ta shiga cikin kasashe 10 a duniya wadanda suka mallaki fasahar samarwa sojojin sama na kasarsu
Dakarun kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun yi ruwan wuta a kan sojojin yahudawa yan mamaya a kan iyakar kasar da kasar Falasdinu da aka mamaye, daga ciki har da
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jaddada cewa: Idan al'ummar musulmi suka yi amfani da karfinsu na cikin gida, to kuwa za su tumbuke yahudawan sahayoniya daga yankinsu Jagoran juyin
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jaddada cewa: Idan al'ummar musulmi suka yi amfani da
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Ƙarfin da Iran ke da shi na karfin mayar
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta nuna wani sabon makami mai linzami da ta kera a
Ministan harkokin wajen kasar Labanon ya gargadi kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya kan illar
An cimma yarjejeniyar hadin gwiwa a fannin sarrafa makamashin nukiliya tsakanin Iran da Burkina Faso
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka