The latest news and topic in this categories.
Na’urorin da aka fi sani da Walkie-talkies, sun fashe ba zato ba tsammani a wannan Laraba a yankuna da dama a Lebanon, a wani harin da Isra'ila ta sake kaiwa.
Majalisar Dinkin Duniya za ta amince da wani kuduri da Falasdinawan suka zartas a ranar Laraba, inda ke neman "Isra'ila" ta kawo karshen zamanta ba bisa ka'ida ba a yankin
Ofishin Jakadancin Iran a Labanon ya tabbatar da zaman lafiyar Ambasada Mojtaba Amani bayan ya samu rauni sakamakon harin lantarki da Isra'ila ta kai a Lebanon. Ofishin jakadancin Iran da
Na’urorin da aka fi sani da Walkie-talkies, sun fashe ba zato ba tsammani a wannan
Majalisar Dinkin Duniya za ta amince da wani kuduri da Falasdinawan suka zartas a ranar
Ofishin Jakadancin Iran a Labanon ya tabbatar da zaman lafiyar Ambasada Mojtaba Amani bayan ya
Majalisar Dinkin duniya ta bai wa Jihar Borno tallafin dala miliyan shida domin taimaka wa
Hukumar Albarkatun Ruwa ta Najeriya (NIHSA) gargadi ’yan kasar game da yiwuwar samun karin ambaliya
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na