The latest news and topic in this categories.
A yau lahadi ce gwamnatin HKI ta sake sabonta harancin ayyukan watsa labarai na tashar talabijin ta Almayadeen ta kasar Lebanon a cikin kasar. Labarin ya kara da cewa ministan
Dakaru masu gwagwarmaya a kasar Iraki sun kai hare hare kan sansanin sojojin Amurka mafi girma a kasar Siriya a jiya Asabar. Tashar talabijin ta Almayadeen ta kasar Lebanon ta
Kungiyar Hamas wacce take iko da yankin zirin Gaza ta musanta zargin HKI na cewa ta maida makarantar Tabi’in na Gaza ya zama cibiyar yakar sojojin Haramtacciyar kasar. Tashar talabijin
A yau lahadi ce gwamnatin HKI ta sake sabonta harancin ayyukan watsa labarai na tashar
Dakaru masu gwagwarmaya a kasar Iraki sun kai hare hare kan sansanin sojojin Amurka mafi
Kungiyar Hamas wacce take iko da yankin zirin Gaza ta musanta zargin HKI na cewa
Ministan cikin gida na HKI Ben-Gvir ya bukaci gwamnatin HKI ta kwace yankin zirin gaza
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiyan ya gabatar da sunayen majalisar ministocinsa kasa da makonni biyu
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya gana da tawagar kwamandojin sojojin sama da na tsaron sararin samaniyar kasar Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Sabon takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran ya sabawa ka'idojin dokokin kasa da kasa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il Baqa'i
Kasashen Italiya da Spain sun ki amincewa da tilastawa Falasdinawa yin gudun hijira daga Zirin Gaza Ministan harkokin wajen kasar Italiya Antonio Tajani, a yayin wani taron manema labarai da
Tsohon ministan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya yi furuci da cewa: gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta ba da umarnin sojojinsu su kashe fursunoni yahudawa da masu tsaronsu a Gaza
Majiyoyin sojin Sudan sun sanar da cewa: Sun sake samun nasarar kwace iko da babban birnin kasar Khartoum Majiyoyin sojin Sundan sun sanar da cewa: Cikin dan gajeren lokaci sun
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya rattaba hannu a kan doka wacce ta yi allawadai da kutun kasa da kasa ta ICC saboda laifin fidda sammacin kama abokiyar Amurka firai