The latest news and topic in this categories.
Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sayyid Hassan Nasarallah, a jawabin da ya gabatar a yammacin yau Alhamis, a lokacinda ake jana'izar Fuad Shukr, wani babban kwamandan kungiyar a birnin
Kasashen Iran da kuma Jamhuriyar Nijar, sun kudiri anniyar karfafa alakar dake a tsakaninsu a fagage da dama. Wannan bayyanin ya fito ne a yayin ganawar da sabon shugaban aksar
Wakilin kasar Siriya a Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan yadda gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke ci gaba da yin watsi da dokokin kasa da kasa Wakilin kasar Siriya
Wakilin kasar Siriya a Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan yadda gwamnatin haramtacciyar kasar
Al'ummun garuruwa da lardunan kasar Iran sun fito zanga-zangar yi Allah wadai da harin da
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Za su sanya gwamnatin 'yan sahayoniyya ta yi nadama
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jagoranci sallar jana'izar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas shahidi
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game