The latest news and topic in this categories.
Wani jami’i a kungiyar Hamas, Izzata al-Rashq’ ya bayyana cewa; Abinda Amurka ta bayyana na cewa ta damu akan tabarbarewar ayyukan jin kai a Gaza, wata karya ce kawai domin
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta sanar da kai sabon hari akan sansanin sojan mamaya na HKI na “Ramiya” wanda yake kunshe da na’urorin leken asiri da kayan yaki. Sanarwar
Wasu kafafen watsa labaru sun ambaci cewa rabin ‘yan majalisar dokokin Amurka da su ka fito daga jam’iyyar “Democrat” mai mulki a Amurka, sun kauracewa jawabin da Fira Minista Netenyahu
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya jaddada gazawar gwamnatin haramtacciyar kasar
Kungiyar Hezbollah ta sanar da kai jerin hare-hare a jiya Alhamis kan wuraren da sojojin
Hukumar kula da harkokin fursunonin Palastinu da kungiyar fursunonin Falasdinu sun tabbatar da cewa Sheikh
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran