The latest news and topic in this categories.
Ministan Tsaron Pakistan ya bayyana cewa: Iran ce take goyon bayan kasarsa wajen fuskantar ta'addanci Ministan tsaron kasar Pakistan Khawaja Muhammad Asif ya bayyana cewa: Kasarsa ta kuduri aniyar kawar
Tsohon fira ministan gwamnatin yahudawan sahayoniyya ya ce: Haramtacciyar kasar Isra'ila tana cikin hali mafi muni da wahala tun shekara ta 1948, sakamakon ƙaurace mata da duniya ta yi Tsohon
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa kasashen duniya suna ci gaba da maida hKI saniyar ware, daga ciki kasar Armenia ta amince da samuwar kasar
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa kasashen duniya suna ci
Ministan harkokin cikin gida na kasar Iran ya bada sanarwan ceba Iraniwa mazauna kasashen Canada
Alkalin alkalan kasar Iran Hujjatul Islam Gholamhossein Mohseni Ejei ya yi kare ga kungiyoyin kare
Ministan kudi na kasar Iran ya bayyana cewa zuba jari daga kasashen a cikin shekaru
Sojojin Yemen Sun Fidda Hotunan Hare Haren Sa Suka Kai Kan Wani Jirgin ruwan kasuwanci
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta