The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin Turkiyya ta gargadi kasar Cyprus kan taimakawar da take yi ga haramtacciyar kasar Isra'ila a yakin da ta kaddamar kan Falasdinawa Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya tabbatar
Yakin da ke kara ta'azzara a kasar Sudan ya fi ritsawa da fararen hula musamman a lokacin da ake luguden wuta a yankunan fararen hulan Wani sabon rahoto yana bayyana
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Anthony Blinken ya roki ministan tsaron Isra'ila da ke ziyara Yoav Gallant ya kauce wa ci gaba da yaki da kungiyar Hezbollah ta Lebanon, a yayin
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Anthony Blinken ya roki ministan tsaron Isra'ila da ke ziyara Yoav
Bayanai daga Kenya na nuni da cewa rukunin farko na jami’an tsaron kasar da zasu
Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadin cewa Falasdinawa rabin miliyan a Gaza na
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce yawan fitowar
Mukaddashin shugaban kasar Iran Muhammad Mukhbir ya bayyana cewa hadin kasashen Asiya a cikin kungiyar
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da