The latest news and topic in this categories.
Iran, ta yi tir da kakkausan lafazi da matakin gwamnatin kasar Kanada na ayyana rundinar kare juyin juya halin musulinci na kasar a matsayin kungiyar ‘yan ta’adda. Da yake sanar
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta aike da sako ga kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya kan zargin Amurka da kai harin wuce gona da iri kan kasar Yemen A cikin wata
Kungiyar Hizbullahi ta Lebanon ta yi luguden wuta kan hedkwatar sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila da ke garin Kiryat Shemona Mayakan gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da ke kasar Lebanon sun yi
Kungiyar Hizbullahi ta Lebanon ta yi luguden wuta kan hedkwatar sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila da
Fira ministan gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da ministan tsaron haramtacciyar kasar suna zargin junansu kan
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yaba da matakan shari'a da kasar Afirka ta Kudu ta
An yi jayayya tsakanin jakadun kasashen Hadaddiyar Daular Larabawa da Sudan a kwamitin sulhun Majalisar
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game