Dubban Yahudawa Ne Suka yi Zanga-zangar Nuna Kin Jinin Gwamnatin Natanyaho A birnin Tel aviv
Kamfanin dillancin labarai na Irna ya nakalto cewa iyalan yahudawan da dakarun kungiyar gwagwarmaya suka yi garkuwa da su, sun
Jinin Shahidai Na Harin Ta’addancin Da Aka Kai Ofishin Jakadancin Iran A Siriya Ya Kaskantar Da Gwamnatin Sahyuniya
Shugaban kasar Iran Ibrahim Ra’isi ya fadi cewa jinane masu tsarki na shahidan harin Isra’ila a ofishin jakadancin Iran dake
Sojojin Isra’ila Sun Bizne Marasa Lafiya Da Dama Da Ransu A Asibitin Nasir Dake Khan Yunus A Gaza.
Rahotanni da cibiyoyin gwamnati a gaza sun yi ishara game da irin taadanci da sojojin isra’ila suka yi a Asibitin
Kungiyoyin Gwagwarmayar Falasdinu Sun Bayyan Shirinsu Na Fuskantar Wuce Gona Da Irin Isra’ila a Rafah
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinu sun jaddada cewa sun shirya tsafa don tunkarar duk wani wuce gona da
Kasashen Iran Da Pakistan Sun Jaddada Game Da Muhimmancin Kawo Karshen Yakin Gaza Ba Tare Da Sharadi Ba.
A cikin wani bayani na hadin guiwa da kasashen Pakistan da Iran suka fitar sun bukaci dakatar da bude wuta
Natanyaho Ya Mayar Da martani Kan Zanga-zangar Goyon Bayan Falasdinawa Da Daliban jami’o’I Ke yi A Amurka .
Rahotanni sun bayyana cewa Fira ministan Isra’ila Binyamin Natanyaho ya bayyana daliban Jami’a dake zanga-zangar nuna goyan bayan falasdinawa da