The latest news and topic in this categories.
Sakamakon sauyin yanayi an samu ambaliyar da ta shafi sama da mutum 700,000 a ƙasashen Yammaci da Tsakiyar Afirka a wannan shekarar kawo wannan lokaci, a cewar Ofishin Bayar da
Shugaban kasar Saloyi, ta bakin jakadan kasar a kwamitin tsaro na MDD ya bukaci a karawa nahiyar Afirka kujeru a kwamitin, musamman kujerun Veto. Shafinn yanar gizo na labarai ‘AfricaNews’
Hukumar kula da ayyukan jin kai ta Majalisar Dinkin Duniya (OCHA) ta ce adadin Falasdinawa da suka rasa matsugunansu a yammacin gabar kogin Jordan da aka mamaye ciki har da
Hukumomin Majalisar Dinkin Duniya sun yi kakkausar suka game da rikicin Gaza da yaki ya
Jakadan kasar Iran kuma wakilin din din din na kasar a MDD ya bayyana cewa,
Bayanai daga Kenya na nuni da cewa rukunin farko na jami’an tsaron kasar da zasu
Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi gargadi game da barkewar rikici a
An yi jayayya tsakanin jakadun kasashen Hadaddiyar Daular Larabawa da Sudan a kwamitin sulhun Majalisar
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen
Sojojin Isra’ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Yemen sun tsananta kai wa junansu hare hare a wannan Asabar. Bayanai sun ce sojojin Isra'ila sun kai hare-hare a fadin kasar Lebanon
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bukaci kasashen duniya da su matsa wa Isra'ila lamba wajen kawo karshen abin da ya kira kisan kiyashin da ta ke yi a
Ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana cewa adadin falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila tun fara yakin Gaza ya kai 42,500. Wannan ya hada da sama da mutane 400
Babban jami’in kula da harkokin jin kai na Tarayyar Turai ya ce tsagaita bude wuta shi ne abun da ya kamata a fifita a rikice-rikicen dake faruwa a yankin, kuma