The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi, ya tabbatar da cewa an dakatar da duk wata tuntubar juna tsakanin Iran da Amurka ta hanyar masu shiga tsakani, saboda yanayin da
Shugaba Masoud Pezeshkian ya ce Iran za ta goyi bayan duk wani kudiri na maido da "zaman lafiya da tsaro" a yankin, yana mai kira ga kasashen Turai da su
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya gana da tokwaransa na kasar Omman Sayyid Badar Al-busa'idi a birnin Mascat babban birnin Omman a safiyar yau Litinin. Kamfanin dillancin labaran
Mai ba da shawara ga kwamandan kare juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada
Jaridar 'The Telegraph' ta kasar Birtaniya ta bayyana cewa: Iran ta tabbatar da karfin ikonta
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana wasu daga cibiyoyin haramtaciyar kasar Isra'ila da za su
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Esmail Baghaei ya ce shekara guda a jere Haramtacciyar
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen
Sojojin Isra’ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Yemen sun tsananta kai wa junansu hare hare a wannan Asabar. Bayanai sun ce sojojin Isra'ila sun kai hare-hare a fadin kasar Lebanon
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bukaci kasashen duniya da su matsa wa Isra'ila lamba wajen kawo karshen abin da ya kira kisan kiyashin da ta ke yi a
Ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana cewa adadin falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila tun fara yakin Gaza ya kai 42,500. Wannan ya hada da sama da mutane 400
Babban jami’in kula da harkokin jin kai na Tarayyar Turai ya ce tsagaita bude wuta shi ne abun da ya kamata a fifita a rikice-rikicen dake faruwa a yankin, kuma