The latest news and topic in this categories.
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa samuwar sojojin kasashen waje a kasashen yankin baya taimakawa kasashen. Shugaban ya kara da cewa Iran tana son ganin ko wace kasa
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a na birnin Tehran ya jaddada cewa: Harin daukan fansa
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi Allah wadai da harin wuce gona da iri
Iran ta yi allawadai da hare haren da HKI ta kai kan asbitin wucin gadi
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'ila Baghae yace yahudawan Sahyoniyya ne suke shishigi a
Pars Today- Malaman Sunna na Iran a wani mataki na hadin kai, sun aike da
Wani bayahude mai sharhi kuma kwararre kan al’amuran Hamas, Guy Aviad, ya yarda cewa “Kungiyar Hamas za ta sake kafa karfinta tare da kwararrun mutane bayan kisan Sinwar da ma
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya mayar da martani ga kalaman shugaban Amurka Joe Biden Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi ya bayyana cewa yayin da yake mayar
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Kungiyar Hamas za ta ci gaba da tafiya da karfi fiye da a baya Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila sun gudanar da kisan kiyashi a yankin Beit Lahiya sakamakon hare-haren bama-bamai da suka yi lugudensu kan yankin A daidai lokacin da sojojin mamayar haramtacciyar
Matasa a kasar Iraki sun kai hari kan ofishin tashar talabijin ta MBC ta Saudiyya da ke birnin Bagadaza fadar mulkin kasar tare da kona ta Hotunan faifan bidiyo a
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen