The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi da takwaransa na Faransa Jean-Noel Barrot, a wata tattaunawa ta wayar tarho, sun tattauna batutuwan da suka shafi halin da ake ciki a yankin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya isa birnin Amman da kasarJordan a safiyar yau Laraba, a ci gaba da rangadin da yake a kasashen yankin Asiya ta kudu
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya jaddada cewa: Ba su tsoron abokan gaba, kuma
Wani dan kungiyar ta'addanci da aka kama a shiyar kudu maso gabashin kasar Iran ya
Kakakin majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya bayyana cewa JMI zata maida martani
Iran ta yi kakkausar suka kan harin da Isra'ila ta kai kan wani asibitin agaji
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa, dangantaka tsakanin Iran da Rasha tana karfi
Wani babban jami'i a kungiyar Hamas ya bayyana cewa abinda wasu kafafen yada labarai masu watsa shirye -shiryensu da harshen larabci suke yi ya sa suna da hannu dumu dumu
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya yi kira ga kasashen larabawa na yankin tekun farisa GCC da su maida hankali kan tsaida yakin da ke faruwa a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa sojojin kasar Iran a shirye suke su maida martani mai tsanani a kan HKI matukar ta kuskura ta kaiwa kasar
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya ce kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas tana nan a raye kuma za ta ci gaba da tafiya a kan turbar da take duk
Jaridar Yedioth Ahronoth ta Isra'ila ta ce sojojin Isra'ila a yanzu sun kara fahimtar kudurin da kungiyar Hizbullah ta dauka a fannin zafafa ayyukan soji kan Isra’ila. A cewar jaridar,
Rahotanni daga yankin zirin Gaza na cewa, akalla Falasdinawa 19 ne suka yi shahada a harin Isra'ila a Gaza, wanda ya kai jimillar mutanen da aka kashe tun Oktoban bara