The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Esmail Baghaei ya ce shekara guda a jere Haramtacciyar Kasar tana aiwatar da kisan kiyashi a kan al’ummar yankin zirin Gaza, wanda ya kara
Kimanin malaman Sunna 3,000 ne suka rubutawa Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei wasika, inda suke nuna godiya da goyon bayansu ga aiwatar da farmakin da Iran
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci za su kalubalanci duk wani mummunan yunkuri na makiya 'yan sahayoniyya Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar Hossein
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminae ya bayyana
Toshon kwamandan dakarun IRGC, Mohammad Esmaeil Kowsari wanda kuma dan majalisar dokoki ne na kasar Iran
Kakakin sojojin kasar Yemen Yahya Sarii ya bayyana cewa bangaren makamai masu linzami na sojojin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya gargadi gwamnatin Amurka dangane da shishigi a
Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran ya yace a hare haren sojojin kasar zasu kai
Sojojin yahudawan sahayoniyya 5 ne suka halaka kuma wasu 15 suka jikkata a wani gumurzu da suka yi da mayakan kungiyar Hizbullah a kan iyakar kasar Lebanon Kafofin yada labaran
Wata tsohuwar ministan kasar Spain ta kwatanta kisan kiyashin da ake yi a Gaza da gidajen gas na Nazi a Jamus Shugabar jam'iyyar Podemos ta masu sassaucin ra'ayi a kasar
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya gana da takwaransa na Zimbabwe a birnin Geneva na kasar Switzerland Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran, Mohammad Baqir Qalibaf, ya gana da
Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran, Hossein Salami, ya yi barazanar cewa za su kai wa Isra'ila hari "da zafi" idan ta kuskura kai hari kan
Shugaban mulkin soji na kasar Mali, Kanar Assimi Goita ya kara wa kansa girma zuwa mukamin cikakken Janar, mukamin soji mai girma da shugabanni biyu na kasar ne kawai ne
Jiragen yakin Amurka da na Birtaniya sun yi ruwan bama-bamai a birnin San'a na kasar Yeman da wasu yankuna da dama. Tashar talabijin ta al-Masirah ta kasar Yemen ta bayyana