The latest news and topic in this categories.
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi Allah wadai da harin wuce gona da iri da 'yan sahayoniyya suka kai wa asibitin Red Crescent Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar
Iran ta yi allawadai da hare haren da HKI ta kai kan asbitin wucin gadi na kasar wanda ta kafa a kan iyakar kasashen Lebanon da Siriya don tallafawa mutanen
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'ila Baghae yace yahudawan Sahyoniyya ne suke shishigi a cikin zabubbukan shugaban kasa wanda za'a gudanar a ranar 5 ga watan Nuwamba mai kamawa
Sharhin bayan labaran namu zai yi magana ne kan kiran da tsohon shugaban kasar Amurka
Kasar Iran ta yi kira ga kasashen duniya da su hukunta gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei shi ne kwamandan yaki da yakin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi ya gana da shugaban gwamnatin rikon kwarya a
Sharhin bayan labaran namu zai yi magana ne kan matakin da Jamhuriyar Musulunci ta Iran
A yau Juma’a ne shugaban kungiyar ta Hamas a yankin Gaza, Khalilul Hayyah, ya gabatar da jawabin alhinin shahadar Yahya Sinwar,tare da bayyana cewa ya yi shahada ne yana gabata
A cigaba da kai wa garuruwa da biranen HKI hare-hare, Hizbullah ta harba makamai masu linzami da dama a birnin Haifa wanda shi ne birni na biyu bayan Tel Aviv.
Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta sanar da kashe Yahya Sinwar a jiya bayan wata arangama da aka yi da wasu mayakan Falastinawa ‘yan gwagwarmaya a yankin Rafah wanda ta bayyana cewa
Kungiyar gwagwarmayar Hizbullah ta kasar Labanon ta sanar da fara wani sabon mataki na daukar fansa kan kasar Isra'ila, wadda ta shafe sama da shekara guda tana kai hare-hare kan
Shugaban kungiyar Ansarallaha kasar Yemen Abdul-Malik al-Houthi ya jaddada cewa, Kungiyar za ta ci gaba da kai hare-hare kan "Isra'ila" da magoya bayanta domin nuna goyon baya ga al'ummar Palasdinu
Mataimakin ministan harkokin wajen Rasha Sergei Ryabkov ya bayyana cewa, bangaren Rasha yana gargadin Isra'ila kan ko da wasa kada tunanin kai hari kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Da yake zantawa