The latest news and topic in this categories.
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya jaddada cewa: Ba su tsoron abokan gaba, kuma za su mayar da martani mai tsanani kan duk wani harin wuce gona da iri
Wani dan kungiyar ta'addanci da aka kama a shiyar kudu maso gabashin kasar Iran ya yi ikirari kan irin zagon kasa da suke kitsa kan al'ummar Iran Sakamakon habakar hare-haren
Kakakin majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya bayyana cewa JMI zata maida martani kan duk wata kasa wacce ta bawa HKI damar amfani da kasar don kaiwa kasarsa
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya ba da lambar yabo ta yaki ga
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya ce harin makami mai linzami da kasar ta kai kan
Pars Today – Jakadan Iran a Labanon ya bayyana ziyarar da ministan harkokin wajen Iran
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai. Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya ce Tehran za ta ci gaba da bayar
Al'ummar Falasdinu da ke Zirin Gaza sun jaddada cewa: Shahadar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar ba za ta shafi gwagwarmayar Falasdinawa ba Falasdinawa a Zirin Gaza sun bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana aikata laifukan yaki a Gaza Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yaba wa marigayi shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar bisa gagarumin aikinsa wajen tunkarar 'yan mamaya masu zagon kasa, yana mai
Kungiyar gwagwarmayar Islama ta Hamas ta sanar da shahadar shugaban ofishinta na siyasa kuma kwamandan farmakin guguwar Al-Aqsa, Yahya Sinwar. A cikin wata sanarwa da kungiyar Hamas ta fitar ta
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshian ya mika sakon ta’aziyyar shahadar shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Yahya Sinwar. “Kisan da ake yi wa shugabanni da kwamandojin gwagwarmaya ba zai raunana