The latest news and topic in this categories.
Kakakin bangaren sojin kungiyar Hamas ya albarkaci harin da 'yan gwagwarmayar kasar Iraki suka kai kan yankin Tuddan Julan na kasar Siriya da aka mamaye Kakakin dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren
Falasdinawa sun shiga yajin aikin gama gari a Gabar Yammacin Kogin Jordan sakamakon kisan kiyashin yahudawan sahayoniyya a birnin Tulkaram Jami'an hukumar Falasdinawa a gabar yammacin kogin Jordan sun sanar
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana matukar damuwarsa game da halin tashe-tashen hankula a Labanon cikin sa’o’i 24 da suka gabata, yana mai yin kira da a kawo
Na'urorin daukar hutunan bidiyo kusa da karamin ofishin jakadancin HKI a birnin Boston na kasar
Hukumar ba da agaji ta Majalisar Dinkin Duniya da ke kula da ‘yan gudun hijirar
Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa, sun bukaci Isra’ila ta fice gaba daya daga zirin Gaza,
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Dagewar da haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi kan laifukan
Jami’an tsaron gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila na musamman sun kai farmaki a asibitin Holhol tare
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen
Sojojin Isra’ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Yemen sun tsananta kai wa junansu hare hare a wannan Asabar. Bayanai sun ce sojojin Isra'ila sun kai hare-hare a fadin kasar Lebanon
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bukaci kasashen duniya da su matsa wa Isra'ila lamba wajen kawo karshen abin da ya kira kisan kiyashin da ta ke yi a
Ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana cewa adadin falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila tun fara yakin Gaza ya kai 42,500. Wannan ya hada da sama da mutane 400
Babban jami’in kula da harkokin jin kai na Tarayyar Turai ya ce tsagaita bude wuta shi ne abun da ya kamata a fifita a rikice-rikicen dake faruwa a yankin, kuma