The latest news and topic in this categories.
Sojoji HKI sun kai hare hare kan sansanin yan gudun hijira na Falasdinawa dake kusa da Asbitin Deir Balah, wanda yayi sanadiyyar tashin gobara mai yawa wanda ya yi sanadiyyar
Rahotanni daga yankin zirin Gaza sun tabbatar da cewa, Isra'ila ta kashe aƙalla mutum 16 tare da raunata wasu a harin da ta kai ta sama a kusa da Asibitin
Sharhin bayan labaran namu zai yi magana ne kan sanarwar da 'yan gwagwarmayar Falasdinawa suka fitar ne cewa: Bayan shekara guda fara kaddamar da hare-haren zalunci kan Gaza, har yanzu
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa: Al'ummar Falastinu da Gaza suna
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa: Falasdinawa suna rayuwa cikin jahannama don haka
Sanata Shehu Sani mai wakiltan Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya a gwamnatin da
Amurka da Tarayyar Turai na jagorantar yunkurin diflomasiyya a birnin New York, don kaucewa barkewar
Falasdinawa sun yi shahada yayin da wasu suka samu raunuka sakamakon hare-haren da sojojin haramtacciyar
Wani babban jami'i a kungiyar Hamas ya bayyana cewa abinda wasu kafafen yada labarai masu watsa shirye -shiryensu da harshen larabci suke yi ya sa suna da hannu dumu dumu
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya yi kira ga kasashen larabawa na yankin tekun farisa GCC da su maida hankali kan tsaida yakin da ke faruwa a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa sojojin kasar Iran a shirye suke su maida martani mai tsanani a kan HKI matukar ta kuskura ta kaiwa kasar
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya ce kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas tana nan a raye kuma za ta ci gaba da tafiya a kan turbar da take duk
Jaridar Yedioth Ahronoth ta Isra'ila ta ce sojojin Isra'ila a yanzu sun kara fahimtar kudurin da kungiyar Hizbullah ta dauka a fannin zafafa ayyukan soji kan Isra’ila. A cewar jaridar,
Rahotanni daga yankin zirin Gaza na cewa, akalla Falasdinawa 19 ne suka yi shahada a harin Isra'ila a Gaza, wanda ya kai jimillar mutanen da aka kashe tun Oktoban bara