The latest news and topic in this categories.
Sauyi na gaskiya a kan titunan biranen Amurka yake ba a akwatin zabe ba. Kamfanin dillancin labaran Parstoday na kasar Iran ya bayyana cewa ba bambanci tsakanin jam’iyyun siyasa guda
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan wata makaranta da ke dauke da 'yan gudun hijira a Nuseirat Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya
Na'urorin daukar hutunan bidiyo kusa da karamin ofishin jakadancin HKI a birnin Boston na kasar Amurka sun dauki hotunan wani mutum wanda har yanzun ba a san ko shi waye
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta musanta da babban murya zargin Firai ministan HKI Benyamin
Ministan harkokin wajen kasar Jordan ya bayyana cewa: Duk da'awar 'yan mamaya na kai hari
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta bada sanarwan cewa daga yau lahadi ce ake saran
Tashar talabijin ta Aljazeera ta kasar Qatar ta nakalto majiyar HKI na cewa gwamnatin yahudawan
Pars Todi- Sakamakon goyon bayan Kuala Lumpur ga al'ummar Palasdinu da ba su da kariya,
A yau Juma’a ne shugaban kungiyar ta Hamas a yankin Gaza, Khalilul Hayyah, ya gabatar da jawabin alhinin shahadar Yahya Sinwar,tare da bayyana cewa ya yi shahada ne yana gabata
A cigaba da kai wa garuruwa da biranen HKI hare-hare, Hizbullah ta harba makamai masu linzami da dama a birnin Haifa wanda shi ne birni na biyu bayan Tel Aviv.
Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta sanar da kashe Yahya Sinwar a jiya bayan wata arangama da aka yi da wasu mayakan Falastinawa ‘yan gwagwarmaya a yankin Rafah wanda ta bayyana cewa
Kungiyar gwagwarmayar Hizbullah ta kasar Labanon ta sanar da fara wani sabon mataki na daukar fansa kan kasar Isra'ila, wadda ta shafe sama da shekara guda tana kai hare-hare kan
Shugaban kungiyar Ansarallaha kasar Yemen Abdul-Malik al-Houthi ya jaddada cewa, Kungiyar za ta ci gaba da kai hare-hare kan "Isra'ila" da magoya bayanta domin nuna goyon baya ga al'ummar Palasdinu
Mataimakin ministan harkokin wajen Rasha Sergei Ryabkov ya bayyana cewa, bangaren Rasha yana gargadin Isra'ila kan ko da wasa kada tunanin kai hari kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Da yake zantawa