The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta