An Yi Ganawa A Tsakanin Muhammad Jawad Zarif Na Iran Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Katar

Ma’aikatar harkokin wajen Katar ta sanar da cewa an yi karawa a tsakanin ministanta na harkokin wajen da kuma mataimakin shigaban kasar Iran akan muhimman

Ma’aikatar harkokin wajen Katar ta sanar da cewa an yi karawa a tsakanin ministanta na harkokin wajen da kuma mataimakin shigaban kasar Iran akan muhimman ayyuka a birnin Davos na kasar Swissland

Sanarwar ta kunshi cewa ministan harkokin wajen kasar Katar, Abdurrahman Bin Jasim ali-Thani da kuma mai bai wa shugaban kasar Iran shawarwari na musamman akan muhimman ayyuka, Muhammad Jawad Zafir a birnin Davos na kasar Swisslanda ake yin taron tattalin arziki.

Nasarwar ta kuma ce; a yayin ganawar, bangarorin sun tattauna halin da ake ciki a Gaza da Syria.

A nashi bangaren Muahhad Jawad Zarif ya jinjinawa kasar ta Kata saboda rawar da ta taka wajen kai wag a tsagaita wutar yaki a Gaza.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments