Adadin mutanen da suka mutu a girgizar kasa a Myanmar ya karu zuwa 3,354

A Myanmar adadin mutanen da suka mutu a girgizar kasar ya karu zuwa 3,354 a gwamnatin mulkin sojan kasar. Girgizar kasar ta kuma jikkata wasu

A Myanmar adadin mutanen da suka mutu a girgizar kasar ya karu zuwa 3,354 a gwamnatin mulkin sojan kasar.

Girgizar kasar ta kuma jikkata wasu mutane 4,850, sannan akwai wadanda har yanzu kuma ba a gansu ba.

Bayanai sun ce bala’in na iya kara kawo cikas ga gwamnatin mulkin sojan kasar.

Myanmar dai na cikin rudani bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a shekarar 2021.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments