The latest news and topic in this categories.
Jaridar Yedioth Ahronoth ta Isra'ila ta ce sojojin Isra'ila a yanzu sun kara fahimtar kudurin da kungiyar Hizbullah ta dauka a fannin zafafa ayyukan soji kan Isra’ila. A cewar jaridar,
Rahotanni daga yankin zirin Gaza na cewa, akalla Falasdinawa 19 ne suka yi shahada a harin Isra'ila a Gaza, wanda ya kai jimillar mutanen da aka kashe tun Oktoban bara
Wani bayahude mai sharhi kuma kwararre kan al’amuran Hamas, Guy Aviad, ya yarda cewa “Kungiyar Hamas za ta sake kafa karfinta tare da kwararrun mutane bayan kisan Sinwar da ma
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Kungiyar Hamas za ta ci gaba da
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila sun gudanar da kisan kiyashi a yankin Beit Lahiya sakamakon
Matasa a kasar Iraki sun kai hari kan ofishin tashar talabijin ta MBC ta Saudiyya
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar