The latest news and topic in this categories.
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon ta kai hare-hare kan muhimman wurare a haramtacciyar kasar Isra'ila Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi da ke kasar Lebanon daga manyan cibiyoyinta
Kasar Afirka ta Kudu tana shirin mika wasu karin cikakkun shaidu ga kotun kasa da kasa manyan laifuka haramtacciyar kasar Isra'ila Shugaban kasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya bayyana
Jiragen yakin HKI sun yi luguden wuta a kan unguwar dahiya junubiyya na birnin Beirut babban birnin kasar Lebanon, inda suka kashe mutane kimani dozun biyu. Tashar talabijin ta presstv
Jiragen yakin HKI sun yi luguden wuta a kan unguwar dahiya junubiyya na birnin Beirut
Iran ta yi allawadai da hare haren da HKI ta kai kan asbitin wucin gadi
Kakakin sojojin kasar Yemen ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun cilla makamai kan wani
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun cilla makamai masu linzami kuma masu yawa a
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'ila Baghae yace yahudawan Sahyoniyya ne suke shishigi a
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka