The latest news and topic in this categories.
Iran, ta yi allawadai da da kisan kiyashin da Isra’ila ke ci gaba da aikatawa kan al’ummar Falasdinu. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Nasser Kanaani, ya yi tir da Isra'ila
A Isra'ila dubban 'yan kasar ne suka gudanar da zanga-zanga a birnin Tel Aviv, suna masu kira da a kai ga sasanta domin a saki wadanda ake garkuwa da su
A Venezuela ana tsare da wasu 'yan Amurka uku da wasu 'yan Spain biyu kan zargin yunkurin tayar da "hargitsi" a kasar. Ministan cikin gidan kasar Diosdado Cabello ya fada
Wani jami’in hukumar abinci ta duniya ya bayyana cewa kalmomi kawai ba za su iya
Shugaban darikar kiristoci ta catholica na duniya Paparoma Francis, ya bayyana cewa zaben shugaban kasar
Gwamnatin kasar Iran ta musanta zargin Tarayyar Turai kan cewa kasar ta dulmuya kanta a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa dole ne kasashen yamma su
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula