The latest news and topic in this categories.
Tsohon shugaban hukumar leken asirin Saudiyya ya yi furuci da cewa: Amurka ta bukaci mahukuntan Saudiyya da su kyautata alaka da Isra'ila Tsohon shugaban hukumar leken asirin Saudiyya, Yarima Turki
Wata kotu a Saudiyya ta yanke hukuncin daurin shekaru 10 a gidan yari ga wani jami'in kasar da aka samu da laifin cin hanci da rashawa Hukumomin Saudiyya sun sanar
Rahotonni sun bayyana cewa: Yariman shugaban kungiyar ta'addanci ta Al-Qa'ida yana raye Rahotonnin sun jaddada cewa: Hamza bin Laden, dan Osama bin Laden, shugaban kungiyar Al-Qa'ida da aka kashe a
Tsohon shugaban hukumar leken asirin Saudiyya ya yi furuci da cewa: Amurka ta bukaci mahukuntan
Wata kotu a Saudiyya ta yanke hukuncin daurin shekaru 10 a gidan yari ga wani
Rahotonni sun bayyana cewa: Yariman shugaban kungiyar ta'addanci ta Al-Qa'ida yana raye Rahotonnin sun jaddada
Majiyoyin Turai sun bayyana cewa: Martanin baya-bayan nan na kungiyar Hizbullah ya haifar da hasarar
Gwamnatin Comoros ta sanar da yunkurin aiwatar da kisan gilla kan shugaban kasar Gwamnatin kasar
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na