Tsohon Jami’in Saudiyya Ya Ce: Amurka Tana Bukatar Saudiyya Ta Kulla Alaka Da ‘Yan Sahayoniyya

Tsohon shugaban hukumar leken asirin Saudiyya ya yi furuci da cewa: Amurka ta bukaci mahukuntan Saudiyya da su kyautata alaka da Isra’ila Tsohon shugaban hukumar leken asirin Saudiyya, Yarima Turki Al-Faisal, ya yi furuci da cewa: Amurka ta tattauna da kasar Saudiyya kan yadda musamman za a kyautata alaka tsakanin Saudiyya da haramtacciyar kasar Isra’ila. […]
Kotu Ta Yanke Hukuncin Dauri Shekaru 10 A Gidan Yari Kan Jami’in Kasar Saboda Cin Hanci Da Rashawa

Wata kotu a Saudiyya ta yanke hukuncin daurin shekaru 10 a gidan yari ga wani jami’in kasar da aka samu da laifin cin hanci da rashawa Hukumomin Saudiyya sun sanar da samun Laftanar Janar Khaled bin Qarar Al-Harbi, tsohon Daraktan Tsaron Jama’a da laifin cin hanci da rashawa da ake tuhumarsa da shi. Ma’aikatar harkokin […]
Yarimar Shugaban Kungiyar Ta’addanci Ta Al-Qa’ida Ya Sake Kunno Kai Domin Ci Gaba Da Ta’addanci

Rahotonni sun bayyana cewa: Yariman shugaban kungiyar ta’addanci ta Al-Qa’ida yana raye Rahotonnin sun jaddada cewa: Hamza bin Laden, dan Osama bin Laden, shugaban kungiyar Al-Qa’ida da aka kashe a kasar Pakistan, ya sake bayyana a kasar Afganistan, inda yake kokarin sake farfado da kungiyar Al-Qa’ida da ta durkushe bayan halaka shugabanninta. A shekara ta […]
Kungiyar Hizbullah Ta Lebanon Ta Janyo Mummunar Hasara Ga Yahudawan Sahayoniyya

Majiyoyin Turai sun bayyana cewa: Martanin baya-bayan nan na kungiyar Hizbullah ya haifar da hasarar rayuka da jikkata da dama a haramtacciyar kasar Isra’ila Majiyoyin tsaron Turai sun bayyanawa tashar talabijin ta Al-Mayadeen cewa: Hare-haren da kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi ta kaddamar kan sashi na 8200 a Glilot da kuma sansanin Ein Shemer sun […]
Shugaban Kasar Comoros Ya Tsallake Rijiya Ta Baya Daga Yunkurin Kisan Gilla

Gwamnatin Comoros ta sanar da yunkurin aiwatar da kisan gilla kan shugaban kasar Gwamnatin kasar Comoros ta sanar da cewa: Wani jami’in tsaron rundunar tsaron kasar ta Jandarma ya yi yunkuri aiwatar da kisan gilla kan shugaban kasar Ghazali Othmani, amma yunkurin nasa bai kai ga nasara ba kuma a halin yanzu haka shugaban na […]
Gwamnatin Kasar Rasha Ta Kori Jami’an Diblomasiyyar Kasar Burtania 6 Daga Kasar Saboda Zargin Ayyukan Leken Asiri

A jiya Jumma’a ce kafafen yada labarai da jaridun kasar Rasha suka bada labarin cewa gwamnatin kasar ta kori jami’an diblomasiyyar kasar Burtania 6 daga kasar tare da zarginsu da ayyukan leken asiri. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Rasha Mariya Zakharova na cewa, […]
Iran Ta Bayyana Yadda Dangantakarta Da Hukumar IAEA Take Tafiya A Taron Hukumar A Vienna

Jakadan kasar Iran a hukumomin IAEA da take a cibiya a Vienna ya yi karin bayani kan yadda dangantakar kasar da hukumar take a halin yanzun da ake gudanar da taron fasali-fasali na hukumar a birnin Vienna. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Mohsen Naziri yana fadar haka, ya kuma kara da […]
Kun giyar Hizbullah Ta Kai Hare Hare Kan Sojojin HKI Tare Da Amfani Da ‘Drones’ Da Kuma Makamai Masu Linzami

Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan kai hare hare kan sojojin HKI a yankin Galili na arewacin kasar Falasdinu da aka mamaye tare da amfani da makamai masu linzami samfurin katusha da kuma jiragen yaki masu kunan bakin waje wato ‘drones’. Majiyar kafafen yada labarai na HKI sun tabbatara da labarin faduwar makaman […]
Iran Ta Fara Karban Sakonni Na Farko Daga Tauraron Dan’adama Mai sunan ‘Chamran 1” Wanda Ta Cilla A Safiyar Yau Asabar

Tauraron dan’adam mai suna “Chamran 1” wanda hukumar sararin samaniya na kasar Iran ta cilla zuwa sararin samania a safiyar yau Asabar ya isa inda iake bukatar ya isa, kuma har ya fara aika sakonni daga sama zuwa kasa kamar yadda aka tsara. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya bayyana cewa masana fasahar […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Fatimah Azzahra(s) 40

Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’aini mai girma, ko cikin wasu littafan wadanda suka hada da lattafin Dastane Rastan na Shahid Ayatullahi Murtdha Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawi na Maulana Jalaluddin Rumi. […]
Hamas Ta Yi Gargadi Kan Tsokanar Da Isra’ila Ke Yi A Masallacin Kudus

Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta yi wani kakkausan gargadi, inda ta yi Allah wadai da tsokanar da Isra’ila ke yi a Masallacin Kudus a baya-bayan nan, tare da ayyana hakan a matsayin wani abu mai hatsarin gaske. A baya-bayan nan ne wata kungiyar masu tsattsauran ra’ayin Isra’ila mai suna Temple Mount Faithful, ta fitar […]
Iran Ta Yi Kakkausar Suka Ga Zarge-zargen EU Game Da Ba Rasha Makaman Linzami

Iran, ta yi kakkausar suka ga zargen-zargen kungiyar tarayyar turai, game da batun ba Rasha makamai masu linzami. A cikin wata sanarwa da ya fitar a yammacin jiya Juma’a kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naser Kan’ani ya yi kakkausar suka kan kalaman babban jami’in kungiyar tarayyar turai na zargin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da […]
Sudan Ta Kudu, Ta Kara Tsawaita Wa’adin Mika Mulki Zuwa 2026

Sudan ta Kudu ta kara tsawaita mika mulki a siyasance tare da dage zabenta har zuwa karshen shekarar 2026. Da farko an shirya yin zaben a watan Disamba 2024, don haka za a gudanar da zaben a watan Disamba na 2026. Gwamnatin kasar ta sanar da hakan ne da yammacin jiya Juma’a, bayan wani taron […]
Chile Ta Shiga Shari’ar Kisan Kare Dangi Da Akewa Isra’ila A Kotun ICJ

Kasar Chile ta shigar da bukata a hukumance ga kotun kasa da kasa ta ICJ cewa ta shiga cikin shari’ar da ake yi wa Isra’ila, kamar yadda kotun da ke birnin Hague ta sanar a ranar Juma’a. A ranar 29 ga watan Disamba ne kasar Afirka ta Kudu ta shigar da kara kan Isra’ila a […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Fatimah Azzahra(s) 39

39-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’aini mai girma, ko cikin wasu littafan wadanda suka hada da lattafin Dastane Rastan na Shahid Ayatullahi Murtdha Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawai na maulana Jalaluddin Rumi. […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Fatimah Azzahara(a) 38

38-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’aini mai girma, ko cikin wasu littafan wadanda suka hada da lattafin Dastane Rastan na Shahid Ayatullahi Murtdha Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawai na maulana Jalaluddin Rumi. […]