The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi, ya jaddada mahimmanci na musamman da kasar Saudiyya take da shi a cikin manufofin ketare na kasar Iran, inda ya bayyana cewa, dangantakar
A ranar farko ta ziyarar tasa, shugaban na Iran ya tattauna da takwaransa na Iraki Abdul Latif, firaminista Mohammed Shi'a Al Sudani da shugaban majalisar koli ta shari'a Faiq Zidan
Hukumar ba da agaji ta Majalisar Dinkin Duniya da ke kula da ‘yan gudun hijirar Falasdinu ta ce shida daga cikin ma’aikatanta na daga cikin akalla mutane 18 da aka
Hukumar ba da agaji ta Majalisar Dinkin Duniya da ke kula da ‘yan gudun hijirar
Gwamnatin Jihar Borno, ta bayyana cewar mummunar ambaliyar ruwa da ta mamaye wasu anguwannin birnin
Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa, sun bukaci Isra’ila ta fice gaba daya daga zirin Gaza,
Parstoday - Gwamnatin Sahayoniyya tana matsa wa Majalisar Dokokin Amurka lamba don hana Afirka ta
Pars Today – Jagoran juyin juya halin Musulunci, Imam Khamenei, a cikin sakonsa, ya godewa
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka