The latest news and topic in this categories.
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hezbollah ta tarwatsa wasu muhimman kayan ayyukan leken asiri na haramtacciyar kasar Isra'ila Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon ta kai hare-hare kan kayayyakin
Rikicin babban bankin kasar Libiya ya janyo tsaiko wajen biyan albashi tare da kara haifar da wahalhalun ga al'ummar kasar Rahotonni daga Libiya suna nuni da cewa: A bankuna da
Kungiyar kwadago a tarayyar Najeriya ta nuna takaicinta sannan tace gwamnatin tarayya ta yaudari shuwagabannin kungiyar a lokacinda suka amince da naira 70,000 a matsayin mafi karancin albashi. Jaridar Premium
Kungiyar kwadago a tarayyar Najeriya ta nuna takaicinta sannan tace gwamnatin tarayya ta yaudari shuwagabannin
A yau larabace ake makokin shahadar limami na 8 daga cikin limamai masu tsarki daga
Dakaru masu gwagwarmaya da yan ta'adda a kasar Iraki sun bada sanarwan amfani da makaman
Tarayyar Turai (EU) ta bayyana damuwarta da yadda kasar Turkiya a hukumanci a jiya Talata
Kafafen yada labarai na HKI sun bada sanarwan cewa gwamnatin HKI ta tsawaita aikin sojen
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka