The latest news and topic in this categories.
Ma’aikatar leken asiri ta kasar Iran ta bada sanarwa kama yan ta’adda daga kungiyar Daesh a cikin kasar, suna kokarin aiwatar da wasu ayyukan ta’addanci a cikin kasar. Tashar talabijin
Sabon ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi, bayan ya tsallaka tantancewar majalisar dokokin kasar, a tattaunawasa ta farko da kafafen yada labarai ya bayyana cewa, a mataki na
Wani kwamandan daya daga cikin rundunonin sojojin HKI a Gaza, ya bada sanarwan halakar sojojin rundunarsa 155 a fafatawa da dakarun falasdinawa. Kamfanin dillancin labaran Meher na kasar Iran, ya
Ma’aikatar leken asiri ta kasar Iran ta bada sanarwa kama yan ta’adda daga kungiyar Daesh
Sabon ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi, bayan ya tsallaka tantancewar majalisar dokokin
Wani kwamandan daya daga cikin rundunonin sojojin HKI a Gaza, ya bada sanarwan halakar sojojin
Limamin da ya jagorancin sallar Jumma’a a nan Tehran Hujjatul Islam Kazim Sadiki ya bayyana
Tawagar HKI ta masu tattaunawa don tsagaita wuta a Gaza ta isa birnin Alkahira na
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran