The latest news and topic in this categories.
A taron musamman da kungiyar kasashen Musulmi ta OIC ta yi a birnin Jiddah na Saudiyya ta yi kira da a kawo karshen yakin Gaza ba tare bata loakci, kuma
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan JMI Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminae ya shuga itacen zaitun a safiyar yau Talata, a ranar dabi’a ta kasa da kuma bunkasa shukar
A taron musamman da kungiyar kasashen Musulmi ta OIC ta yi a birnin Jiddah na
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan JMI Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminae ya shuga
Jami'an gwamnati a yankin Ireland sun bada sanarwan cewa gidaje da wuraren ayyuka kimani 725,000 ne basa da wuta saboda guguwar iska wacce ta yi sanadiyyar lalata kayakin lantar masu
Ma’aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa a daren jiya Alhamis ta kakkabo da jiragen sama marasa matuki na kasar Ukireniya 121 bayan sun shiga cikin sararin samaniyar kasar.
Wanda ya jagoranci sallar juma’a a Tehran Ayatullah Ahamd Khatami ya ce; Wajibi ne duniya ta san cewa, matsayar Iran dangane da Amurka shi ne wanda Imam Khumaini da kuma
Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ta fitar da sanarwa a jiya Alhamis tana mai gargadi akan kin ficewar sojojin HKI daga kudancin Lebanon bayan cikar kwanaki 60 daga dakatar da yaki,
Tashar talabijin din HKI ta 12; ta bayar da labarin dake cewa, ana tsammanin cewa kungiyar gwgawarmayar musulunci ta Hamas za ta fitar da sunayen Karin farusunonin da za ta
Kasashen Iran da Turkiyya, sun tattauna kan batun kasar Siriya tun bayan faduwar gwamnatin Bashar Al-Assad. Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi a wata zantawa da takwaransa na Turkiyya