The latest news and topic in this categories.
A cigaba da kai wa garuruwa da biranen HKI hare-hare, Hizbullah ta harba makamai masu linzami da dama a birnin Haifa wanda shi ne birni na biyu bayan Tel Aviv.
Gwamnatin kasar Congo Democradiyya ta bada sanarwan cewa ta dawo da hukuncin kasa a kasar,saboda ganin yadda masu aikata laifi a gabacin kasar suna tsira da laifuffukan da suka aikata
A cigaba da kai wa garuruwa da biranen HKI hare-hare, Hizbullah ta harba makamai masu
Gwamnatin kasar Congo Democradiyya ta bada sanarwan cewa ta dawo da hukuncin kasa a kasar,saboda
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Dole ne a kawar da ta'addanci ta hanyar hadin kan kasashen yanki Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi Allah wadai da kakkausar murya
Fira ministan Indiya ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana kokari da zage dantse wajen taimakawa a fagen inganta zaman lafiyar yanki da na duniya baki daya Fira ministan
An fara gudanar da zaman taron hadin gwiwar tattalin arziki tsakanin Iran da kasashen nahiyar Afirka karo na uku A safiyar yau Lahadi ne aka bude zaman taron karo na
A ganawarsa da wata jami'ar Amurka, al-Julani ya yi alkawarin ba zai cutar da tsaron haramtacciyar kasar Isra'ila ba! Barbara Leaf, tsohuwar mataimakiyar sakatariyar harkokin wajen Amurka mai kula da
'Yan kungiyar ta boko haram sun kashe masu sintiri farafen hula 2 da kuma wasu sana'ar yin sarar itace su 10 a a Bokko Gjide a karamar hukumar Gwoza dake
A wani hari da jirgin sama maras matuki da dakarun kai daukin gaggawa su ka kai akan sansanin 'yan hijira a Jahar " Nahrun-Nil" a Arewacin Sudan sun kashe mutane