The latest news and topic in this categories.
Tsoron shugaban kasar Amurka kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Republican ya tabbatar da cewa kasashen da dama a duniya suna kauracewa dalar Amurka a matsayin kudi na harkokin
Wato kotu a nan Tehran ta yanke hukuncin tarar dalar Amurka biliyon guda kan gwamnatin Amurka saboda goyon bayan hukumar liken asiri ta gwamnatin Sarki Sha wato SAVAK a azabtar
Tsoron shugaban kasar Amurka kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Republican ya tabbatar da
Wato kotu a nan Tehran ta yanke hukuncin tarar dalar Amurka biliyon guda kan gwamnatin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa tattaunawa ba kai tsaye ba tsakanin JMI da Amurka zagaye na hudu, yana tafiya kamar yadda ya dace. Kuma kasashen
Sojojin HKI sun ci gaba da kai hare hare kan birane da garuruwan yankin yamma da kogin Jordan. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa, hare-haren jiya
Kungiyar Magajunan Gari Na Kasashen Asiya Ta Zabi Birnin Esfahan na tsakiyar kasar Iran a matsayin cibiyar yawan bude ido na wannan shekara ta 2025. Manufar zaben birnin Esfahan a
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bukaci shugaban kasar Ukraine ya amince da tayin shugaban Putin na Rasah na sun hadu a birnin Istambul na kasar Turkiya don tattauna yiyuwar
Kungiyar Hamas wacce take iko da yankin Gaza, ta bada sanarwan cewa a shirye take ta saki fursina mai suna Edan Alexander wanda yake da jinsiyar Amurka da HKI don
Iran ta bayyana cewa tattauanwa ta hudu data wakana tsakaninta da Amurka tana da wahala amma kuma tana da amfani. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Esmaeil Baghaei ya ce zagaye