The latest news and topic in this categories.
A jiya juma’a ne dubun dubatar mutanen Yemen su ka yi gangamin nuna goyonsu ga al’ummar Gaza da kuma Lebanon da suke fuskantar hare-haren HKI. An yi gangamin ne a
Shugaban kungiyar Ansarullah na kasar Yemen ya bayyana cewa; Yamen a shirye take ta fuskanci kowane irin mataki da Amruka da Isra’ila za su dauka akanta. Sayyid Abdulmalik Al-Husi wanda
Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Sayyid Abdulmalik Husi wanda ya gabatar da jawabi a ranar kasar Yemen ta gwgawarmaya, ya yi suka akan yadda shugabannin kasashen larabawa su ke
A jiya juma’a ne dubun dubatar mutanen Yemen su ka yi gangamin nuna goyonsu ga
Shugaban kungiyar Ansarullah na kasar Yemen ya bayyana cewa; Yamen a shirye take ta fuskanci
Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Sayyid Abdulmalik Husi wanda ya gabatar da jawabi a
Shugaban kasar Iran Massoud Pezeshkian, ya mayar da martani ga shugaba Donald Trump na Amurka, yana mai cewa Iran kasa ce son zaman lafiya ba yaki ba. Zaman lafiya muke
Iran ta bayyana cewa za ta yi zama gobe Juma’a da kasashen nan na turai guda uku da ake kira E3, wato Biritaniya, Jamus da kuma Faransa kan shirinta na
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Human Rights Watch ta zargi Isra'ila da amfani da katangewar da ta yi wa Gaza a matsayin makamin kawar da wata al’umma. A wani rahoto
Rasha da Ukraine sun tabbatar da aikewa da tawaga dukkansu domin gudanar da tattaunawa ta kai tsaye tsakanin kasashen dake rikici da juna. Shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya aike
Shugaban Majalisar Dokokin Iran Mohammad Baqer Qalibaf ya ce kamata ya yi kasashen Iran da Aljeriya su hada kai wajen kai kayan agaji a zirin Gaza da yaki ya daidaita.
A yau Alhamis ne dai kakakin ma'aikatar harkokin wajen jamhuyriyar musulunci ta Iran Dr. Isma'ila Baka'i, ya bayyana damuwar kasar akan halin da ake ciki a birnin Tripoli na kasar