The latest news and topic in this categories.
Isra'ila ta sanar a yammacin yau Talata cewa, ta kai wani hari kan wani gini a birnin Beirut, na kasar Lebanon, inda suka auna wani kwamandan kungiyar Hezbolla da suka
Amurka ta sanar da kakabawa Iran sabbin takunkumai. Ma’aikatar kudi ta Amurka ta kakaba sabbin takunkuman ga sassa masu ruwa da tsaki wajen samar da kayayyakin kera makami masu linzami
Hukumar kare fararen hula ta Gaza ta ce farmakin da Isra'ila ta kai a Khan Yunis da kewaye ya kashe mutane kusan 300 a cikin 'yan kwanakin nan. Kakakin hukumar
Isra'ila ta sanar a yammacin yau Talata cewa, ta kai wani hari kan wani gini
Amurka ta sanar da kakabawa Iran sabbin takunkumai. Ma’aikatar kudi ta Amurka ta kakaba sabbin
Hukumar kare fararen hula ta Gaza ta ce farmakin da Isra'ila ta kai a Khan
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya yi rantsuwar kamai aiki a gaban majalisar dokokin kasar, a
Gwamnatin Aljeriya ta sanar da janyewar jakadanta a Faransa nan take. Ma'aikatar harkokin wajen kasar
Babban kwamandan sojojin ruwa na JMI ya bada sanarwan cewa sojojinsa sun fara atisaiy daga farkon takun farisa har zuwa bakin mashigar ruwa ta Hurmus. Tashar talabijin ta Presstv a
Gwamnatin JMI da kuma sarakunan kasar Omman sun cimma matsaya ta yin watsi da kudaden fito kan kayakin da kasashen biyu don bunkasa harkokin kasuwanci tsakanin kasashen biyu. Tashar talabijin
Shuagaban kasar Iraki Abdullateef Jamal Rasheed yace JMI kasa ce mai muhimmanci a yanking abas ta tsakiya. Kamfanin dillancin labaran Sahab ya nakalto IRNA yana fadar haka a yau Jumma'a
Shugaban jam'iyyar 'Hikimah Ta Kasa' Ammar Hakim ta kasar Iraki, ya gana da shugaban dakarun Hashdu Ashabi na kasar ta Iraki inda suka tattauna al-amuran tsaron kasar Iraki da kuma
Jami'an gwamnati a yankin Ireland sun bada sanarwan cewa gidaje da wuraren ayyuka kimani 725,000 ne basa da wuta saboda guguwar iska wacce ta yi sanadiyyar lalata kayakin lantar masu
Ma’aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa a daren jiya Alhamis ta kakkabo da jiragen sama marasa matuki na kasar Ukireniya 121 bayan sun shiga cikin sararin samaniyar kasar.