The latest news and topic in this categories.
Hukumar Palasdinawa ta sanar da cewa, shigar da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a cikin jerin sunayen masu kisan yara na Majalisar Dinkin Duniya mataki ne da ya dace na dorawa
Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wani rahoto da a cikinsa ta sanya sojojin Isra'ila a cikn jerin kasashe da kungiyoyin dake cin zarafin yara. A jiya Juma'a ne aka
Iran, ta yi kakkausan suka kan ci gaba da goyan bayan da Amurka da Turai suke baiwa Isra'ila. Da yake wannan suka Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Nasser Kan'ani, ya
Iran, ta yi kakkausan suka kan ci gaba da goyan bayan da Amurka da Turai
Shugaba Vladimir Putin na kasar Rasha, ya bayyana kawancen kasashen BRICS wanda ke da kima
Kasar Bahrain, ta aike wa da Iran sako na neman daidaita alaka a tsakaninsu. Wani
A Aljeriya, yau Asabar ne ake bude rejistar zaben shugaban kasa da za'a gudanar a
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan