The latest news and topic in this categories.
Imam Sayyid aliyul Khaminaee jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran kuma babban kwamnadan sojojin kasar ya gana da wasu daga cikin manya manyan kwamandojojin sojjin kasar a karon
Ofishin jakadancin JMI dake kasar Island ta bukaci kasashen turai su dakatar da taimakon da suke bawa gwamnatin HKI saboda kissan kare dangin da take yi a kan al-ummar Falasdinu
Wato kotu a nan Tehran ta yanke hukuncin tarar dalar Amurka biliyon guda kan gwamnatin Amurka saboda goyon bayan hukumar liken asiri ta gwamnatin Sarki Sha wato SAVAK a azabtar
Imam Sayyid aliyul Khaminaee jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran kuma babban kwamnadan
Ofishin jakadancin JMI dake kasar Island ta bukaci kasashen turai su dakatar da taimakon da
Wato kotu a nan Tehran ta yanke hukuncin tarar dalar Amurka biliyon guda kan gwamnatin
Yansanda a birnin NewYork na kasar Amurka sun tarwatsa zaman dirshen da wasu daliban Jami’ar
Kungiyar musulmi ta kasar Amurka ta bada sanarwan cewa idan shugaba Biden ya sanya hannu
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya yi kira ga kasashen duniya da su kawo karshen rikicin da Isra'ila ke ci gaba da haifarwa a yankin gabas ta tsakiya.
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta fitar da wata sanarwa dangane da shahadar Salah al-Bardawil, mamba a ofishin siyasa na kungiyar kuma wakilin majalisar dokokin Falasdinu. A rahoton tashar Al-Alam,
Kungiyar da ke sa ido da kare hakkin dan adam ta Syria (SOHR) ta fitar da fayafan bidiyo guda hudu da ke dauke da hotunan azabtarwa da kisa da jami’an
Shugqbqn kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen sayyed Abdulmalik Badaruddin Huthi ya bayyana cewa tura wani kataparen jirgin ruwan yaki zuwa gabas ta tsakiya wanda shugaban kasar Amurka yayi wata gazawace.
Shugaba hukumar makashin Nukliya na kasar Iran Mohammad Islami ya bada sanarwan cewa a ranar 8 ga watan Afrilu mai zuwa. Yace hukumarsa za ta kaddamar da sabbin magunguna da
A gobe Litinin 24 ga watan Maris ne tawagogin masu tattaunawa na kasashen Amurka da Rasha zasu hadu a birnin Rayida na kasar Saudiya don ci gaba da tattaunawan da