YANDA ADALCI YAKE A MAHANGAR ADDININ MUSULUNCI | Shafi’u & Shaikh Ibrahim Abdullah

Kalmar adalci kalma ce mai dadin fadi, kuma kalma ce da duk wani dan adam idan ya fade ta yakan ji dadi kuma ya ji

Share

Hoton yana magana ne akan adalci a mahangar Musulunci, tare da bayani daga Shafi’u da Shaikh Ibrahim Abdullah.

Kalmar adalci kalma ce mai dadin fadi, kuma kalma ce da duk wani dan adam idan ya fade ta yakan ji dadi kuma ya ji dadin a aikata masa ko shima ya aikatawa wani.
Sai dai kalmace ce kuma da idan a fito duniyar waje wurin da ake bukatar aikata ta wasu da dama aikatatan kan yi masu wahala bisa wasu dalilai.
Kadan daga cikin dalilan kuwa kamar yanda wasu ke fadi shine suna yi ne don su wanzu kuma a zamto a karkashinsu a rika yi masu biyayya ko kuma a wanzu a biyayyar tasu.

Labarin ya haɗa da dukkan rayuwar Dunia, daga kafin haihuwarta har zuwa mutuwarta. Mahaifiyarta ta mutu yayin haihuwa a cikin yanayi mafi tsanani. Ta bar da mahaifi wanda ba shi da kudi da kuma wata tsohuwar ‘yar uwa ta mahaifinta wadda ta tashi ta.
"Donya tana fuskantar wahalhalu a rayuwarta daga haihuwa har zuwa mutuwa a cikin wani kauyen Iran
Wata mace da ta fuskanci wahalhalu tun daga haihuwarta – mahaifiyarta ta rasu, ta rayu cikin talauci, ta yi aikin bauta, aka tilasta mata aure, ta rasa mijinta, amma daga ƙarshe ta samu soyayya kafin ajalin mijinta.