An Ji Karar Musayar Wuta A Kudancin Kasar Lebanon

A dai dai lokacinda HKI ta sabonta hare hare ta sama da makaman Atilary da kuma amfanin da makaman phosphorous a kudancincin kasar Lebanon  a daren jiya . Tashar talabijan ta Presstv a nan Tehran ta nakalto cewa sojojin HKI sun yi musayar wuta mai tsanani a daren jiya a waurare daban daban daga ciki […]

Aragchi Ya Bukaci Jihohi Su Karfafa Huldar Tattalin Arziki Da Kasashe Makobta

A dai dai lokacinda kasar Iran take fama da matsin tattalin arziki daga kasar Amurka da kuma kasashen yamma, ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa, gwamnonin larduna na kan iyaka da kasashe makobta 15, su karfafa huldar kasuwanci da tattalin arziki da wadan nan kasashen makobta don rage tsaurin takunkuman tattalin […]

Iran Ta Bukaci ICRC Ta Bi Kadin Matuka Jirgin Iran 3 Da Suka Bace A Qatar

Brigadier General Mohammad Bagherzadeh, kwamandan sojojin sama na JMI kuma mai kula da kwamitin mayakan da suka bace, ya rubuta wasika ga hukumar redcressen ta kasa da kasa  (ICRC) don bin Kadin matuka jirgin sama yaki na kasar Iran da suka bace a kasar Qatar bayan yakin da Amurka da HKI suka dorawa kasar a […]