The latest news and topic in this categories.
Sojojin Isra’ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Yemen sun tsananta kai wa junansu hare hare a wannan Asabar. Bayanai sun ce sojojin Isra'ila sun kai hare-hare a fadin kasar Lebanon
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bukaci kasashen duniya da su matsa wa Isra'ila lamba wajen kawo karshen abin da ya kira kisan kiyashin da ta ke yi a
Ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana cewa adadin falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila tun fara yakin Gaza ya kai 42,500. Wannan ya hada da sama da mutane 400
Sojojin Isra’ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Yemen sun tsananta kai wa junansu hare hare
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bukaci kasashen duniya da su matsa wa Isra'ila
Ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana cewa adadin falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila
Babban jami’in kula da harkokin jin kai na Tarayyar Turai ya ce tsagaita bude wuta
Jiragen na sojojin HKI sun kai hari ne dai a yau Lahadi a kan hanyar da ta raba tsakanin garin Beit-Yahun da Bent-Jubail dake kudancin kasar. A garin Kafar-kalla ma
Rahotanni daga kasar DRC sun ce a ranar Litinin din da ta gabata kungiyar 'yan tawaye ta M23 ta kori fararen hula 181 daga garin Goma zuwa kasar Rwanda. Kungiyar
A wani rahoton da MDD ta fitar a cikin kwanakin nan, ya bayyana cewa, tun daga 2024 ne yunwar da ake fuskanta a duniya ta kara tsanani domin ta shafi
Mai Magana da yawun masu ayyukan ceto a yankin Gaza, ya sanar da cewa; Daga safiyar yau Lahadi zuwa marece adadin Falasdinawan da su ka yi shahada sun kai 150.
An zartar da hukuncin kisa a kan wasu mutane 3 da ake zargi da kai harin ta'addanci a hubbaren Shah Cheragh Shugaban hukumar shari'a ta lardin Fars (a kudancin Iran)
Iran ta yi kira da a kawo karshen neman shafe wata al'umma daga kan doron kasa tare da kawo karshen rashin hukunta shugabannin 'yan sahayoniyya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar