The latest news and topic in this categories.
Shugaban kungiyar Ansarullah na kasar Yemen Abdulmalik Badruddin al-Husy ya zargi da cewa ta yi tarayya da HKI a laifukan da take tafkawa a Gaza. Shugaban kungiyar ta Ansarullah wanda
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa; daya daga cikin sojojinsu ya halaka sanadin harin da kungiyar Hizbullah ta kai da makami mai huda motoci masu silke. Kafafen watsa labarun
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen jamhuriyar musulunci ta Iran, Dr. Nassri Kan’ani ya wallafa a shafinsa na “X” cewa: “Yan sahayoniyar sun sake tafka wani laifi mai girma a makarantar “Cairo”
Shugaban kungiyar Ansarullah na kasar Yemen Abdulmalik Badruddin al-Husy ya zargi da cewa ta yi
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa; daya daga cikin sojojinsu ya halaka sanadin harin
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen jamhuriyar musulunci ta Iran, Dr. Nassri Kan’ani ya wallafa a shafinsa
A ranar 21 ga watan Yulin nan da ake ciki, jagoran juyin juya halin musuluncin
Gwamnatin kwarya-kwaryar Falasdinawa ta sanar da cewa; Babu wanda zai sami aminci da zaman lafiya
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya yi kira ga kasashen duniya da su kawo karshen rikicin da Isra'ila ke ci gaba da haifarwa a yankin gabas ta tsakiya.
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta fitar da wata sanarwa dangane da shahadar Salah al-Bardawil, mamba a ofishin siyasa na kungiyar kuma wakilin majalisar dokokin Falasdinu. A rahoton tashar Al-Alam,
Kungiyar da ke sa ido da kare hakkin dan adam ta Syria (SOHR) ta fitar da fayafan bidiyo guda hudu da ke dauke da hotunan azabtarwa da kisa da jami’an
Shugqbqn kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen sayyed Abdulmalik Badaruddin Huthi ya bayyana cewa tura wani kataparen jirgin ruwan yaki zuwa gabas ta tsakiya wanda shugaban kasar Amurka yayi wata gazawace.
Shugaba hukumar makashin Nukliya na kasar Iran Mohammad Islami ya bada sanarwan cewa a ranar 8 ga watan Afrilu mai zuwa. Yace hukumarsa za ta kaddamar da sabbin magunguna da
A gobe Litinin 24 ga watan Maris ne tawagogin masu tattaunawa na kasashen Amurka da Rasha zasu hadu a birnin Rayida na kasar Saudiya don ci gaba da tattaunawan da