The latest news and topic in this categories.
Iaran ta yi da allawadai da harin ta’addancin da ya auku kan masu zaman makokin Imam Hussain (AS), a binrin Muscat na masarautar Omman. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar ne
Sakatare Janar na MDD, Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa game da halin da ake ciki a Gaza, yana mai cewa "babu wani tudun-mun-tsira" a baki dayan Zirin. " bala'in
Shugaban Rwanda Paul Kagame ya lashe zaben shugabancin kasar da da kashi 99,15% na jimillar kuri’un da aka kada, abin da ya share masa hanyar ci gaba da mulkin kasar
Iaran ta yi da allawadai da harin ta’addancin da ya auku kan masu zaman makokin
Sakatare Janar na MDD, Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa game da halin da ake
Shugaban Rwanda Paul Kagame ya lashe zaben shugabancin kasar da da kashi 99,15% na jimillar
Yau Talata, 10 ga watan Muharam, al'ummar musulmin Shi’a na gudanar da juyayi na tunawa
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da shugaban majalisar dinkin duniya a birnin
Rahotanni daga Gaza na cewa hare haren Isra’ila a baya bayan nan sun yi sanadin shahadar mutane kusan 1,000 a baya bayan nan wanda ke nuna irin girman barnar da
Iran ta bakin kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar, Esmaeil Baghaei, ta yi kakkausar suka ga sabbin hare-haren da Isra'ila ke kai wa zirin Gaza, yana mai bayyana su a matsayin
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar a ranar Larabar nan da cewa, ta kaddamar da hare-hare ta kasa a tsakiya da kudancin zirin Gaza, biyo bayan hare-haren wuce gona da iri
Shugaban Amurka Donald Trump ya fada ya bayyana a wannan Laraba cewa ya yi tattaunawa mai kyau” da Volodymyr Zelensky, washegarin da ya tattauna ta wayar tarho da Vladimir Putin.
Kasashen Nijar da Burkina Faso da kuma Mali kowannensu sun sanar da ficewa daga kungiyar kasashe renon faransa ta (OIF). Nijar ta sanar da ficewa daga kungiyar a ranar Litini,
MAfi yawancin mambobin kwamitin tsaron sun yi tir da harin da sojojin HKI su ka kai wa mutanen Gaza a cikin daren shekaran jiya wanda ya yi sanadiyyar shahadar fiye